Welcome, Guest: Register On Nairaland / LOGIN! / Trending / Recent / New
Stats: 3,152,773 members, 7,817,153 topics. Date: Saturday, 04 May 2024 at 07:12 AM

Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) - Family - Nairaland

Nairaland Forum / Nairaland / General / Family / Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) (31946 Views)

Barren Woman Displaced By 14-year Old House Maid From Her Home / JSS1 Student Found In Mile 2, Lagos Needs Help To Locate His Family. Photo / Ejechi Paul Died In His Room Yesterday Please Help Locate His Family (2) (3) (4)

(1) (2) (Reply) (Go Down)

Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by chimere66: 1:05pm On Mar 02, 2016
Her name is Zulaihar Adam. She left Kaduna to serve as a nanny to a family based in Mararrabar, Abuja. She was sent on an errand by her employers but she can’t locate her way back. She does not also know the street  or address of the resident. That is all I can comprehend. If you know her or any member of her family kindly call 07069139120, 07056947154 or 08033634467. For those who read and understand Hausa fluently, kindly interpret. Read what Rariya posted on facebook below;

Bacewar 'Yar Shekara 12 Daga Garin Kaduna Zuwa Abuja

Daga Aliyu Ahmad

Wata yarinya 'yar shekara sha biyu mai suna Zulaihat Adam ta tsinci kanta cikin mawuyacin hali sakamakon kuntata mata da wata mata da aka kai ta aikin gida a wurinta daga garin Kaduna zuwa Mararrabar Abuja da jihar Nassarawa take yi.

A yayin da wakilinmu ya nemi jin ta bakin yarinyar kan musabbabin bacewar tata, Zulaihat ta bayyana cewa "tun farko dama wadda nake yi wa aikin gidan tana kuntata min, amma babu yadda na iya saboda an kawo no ne wurinta da nufin na dinga yi mata aiki tana biya na a duk wata.

"Dalilin fitowar tawa daga gidan da naka aikin a yau shine, matar ta zarge ni da yin amfanin da sabulun wankarta, duk da cewa ban taba mata sabulun ba, ya fada cikin ruwa ne sai ni kuma na ciro na ajiye shi, amma sai ta yi zargin na yi amfani da shi, wanda sakamakon haka ne ta yi ta duka na, ni kuma sai na fito na gudu saboda azabar bugun da na sha."

Zulaihat ta kara da cewa kasancewar ba ta cika fitowa wajen ba a matsayinta bakuwa kuma 'yar aikin gida, hakan ya sa ta bata kuma ba ta san inda za ta je ba, wanda a dalilin kukan da take yi ne sai wasu mutane suka ajiye ta a wurinsu, inda ta zayyana musu duk abubuwan da suka faru da ita.

A yayin da aka tambayi Zulaihat ko daga wane yanki ta fito a Kaduna, ta bayyana cewa "mu 'yan asalin garin Gubuci ne, amma a Tudun Wada muke da zama, ta wajen bayan Masallacin Sheik Dahiru Bauchi. A kusa da Kasuwar Barci.

"Mahaifina mai suna Malam Adamu, wanda ake yi wa lakabi da Ya Hujja, kafin rasuwarsa yana sayar da shayi ne a garin Gubucci, daga baya kuma ni da mahaifiyata mai suna Rahina muka koma Kano da zama, kafin daga bisani kuma muka dawo wajen Masallacin Dahiru Bauchi dake Kaduna da zama. Ina da kannai masu suna Kabiru Bara'atu wadanda mahaifiyarmu daya da su, sai kuma 'yan kishiyar mamana mai suna Rabi, wadda 'yar asalin gaein Ikara ce, masu suna Yakubu da Bariyya.

Zulaihat ta ce an fi sanin gidansu da gidan Maman Nafisa.

Yanzu haka dai Zulaihat ba ta san inda za ta je ba, domin ta mance sunan unguwa da gidan da aka kawo ta aiki. Sannan kuma babu wanda ta sani, sai wadanda suka tsince ga a nan garin Mararraba dake iyakar Abuja da jihar Nassarawa.

Akwai bukatar a yada labarin don gan

Source: http://www.trezzyblog.com/2016/03/this-young-girl-based-in-abuja-cannot.html

1 Like 7 Shares

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by olapluto(m): 1:11pm On Mar 02, 2016
Child rights activists where una dey. This is child abuse. The girl should be in school, and not serving as a housegirl.

lalasticlala oya come help NL find the girl abuser.

15 Likes 3 Shares

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by rheether(f): 1:16pm On Mar 02, 2016
Do you know if she is in school?

2 Likes 1 Share

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Mamatee07: 1:18pm On Mar 02, 2016
Front page pls. Op pls send to the blogs also
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Tunami(m): 1:28pm On Mar 02, 2016
take her to the emir of kano, i think she will be more safer there.

20 Likes

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Tunami(m): 1:29pm On Mar 02, 2016
take her to the emir of kano, i think she will be more safer in his hands. Its just an idea by a patriotic nigerian.

2 Likes

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Luckylife(m): 1:38pm On Mar 02, 2016
Tunami:
take her to the emir of kano, i think she will be more safer in his hands. Its just an idea by a patriotic nigerian.
really

2 Likes

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Tunami(m): 1:39pm On Mar 02, 2016
Luckylife:
really
yes.
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Nobody: 2:33pm On Mar 02, 2016
Thank God she was found .

1 Like

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by SuleWani: 2:34pm On Mar 02, 2016
God please help her locate home

1 Like

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by macino1(m): 2:34pm On Mar 02, 2016
hmm. that is child abuse in the first place by the employer. But since she is from a particular region, this means she is overage for the job. Anyways, may she be found.

2 Likes

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by GodpunishBuhari: 2:36pm On Mar 02, 2016
Tunami:
take her to the emir of kano, i think she will be more safer there.

For another forceful marriage and sex... or conversion to Islam by force northerners are evil...

Bsides is that not laveda grin

3 Likes 1 Share

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by grandstar(m): 2:38pm On Mar 02, 2016
Poor thing. angry angry angry angry angry tongue tongue tongue

1 Like

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Wendyslim(f): 2:39pm On Mar 02, 2016
Thank God she didnt fall into wronghand

1 Like

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Last2comment(m): 2:39pm On Mar 02, 2016
Straightfoward her to:::


SULTAN OF SOKOTO PALACE or
EMIR OF KANO PALACE.






I hope her parents are found.
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by tejuagrc07(m): 2:40pm On Mar 02, 2016
poor girl. sadpoor girl.

1 Like 1 Share

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by boboLIL(m): 2:40pm On Mar 02, 2016
Thank God for her life oh

1 Like

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by sigiyaya(m): 2:40pm On Mar 02, 2016
And where is Sanusi?
Food don land grin grin grin

2 Likes

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by hrworld: 2:40pm On Mar 02, 2016
So down casted. She looks so confused. Honestly this Government needs a lot to do and not just this dollar this dollar that. Anytime I hear news like this it breaks my heart because as a father, I know how dear my kids are to me. Honestly there should be stiffer penalty for child trafficking. From Ese to another innocent girl. This government should try produce good news o jare.

1 Like

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by justicejay(m): 2:40pm On Mar 02, 2016
This girl as nanny?
She suppose to be in basic 3 or 4.
Child abuse 100%
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by emmanwandud(m): 2:41pm On Mar 02, 2016
Una no dey fear Emir even though he bleeped up he's got taste
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by harry509: 2:41pm On Mar 02, 2016
chimere66:
Her name is Zulaihar Adam. She left Kaduna to serve as a nanny to a family based in Mararrabar, Abuja. She was sent on an errand by her employers but she can’t locate her way back. She does not also know the street  or address of the resident. That is all I can comprehend. If you know her or any member of her family kindly call 07069139120, 07056947154 or 08033634467. For those who read and understand Hausa fluently, kindly interpret. Read what Rariya posted on facebook below;

Bacewar 'Yar Shekara 12 Daga Garin Kaduna Zuwa Abuja

Daga Aliyu Ahmad

Wata yarinya 'yar shekara sha biyu mai suna Zulaihat Adam ta tsinci kanta cikin mawuyacin hali sakamakon kuntata mata da wata mata da aka kai ta aikin gida a wurinta daga garin Kaduna zuwa Mararrabar Abuja da jihar Nassarawa take yi.

A yayin da wakilinmu ya nemi jin ta bakin yarinyar kan musabbabin bacewar tata, Zulaihat ta bayyana cewa "tun farko dama wadda nake yi wa aikin gidan tana kuntata min, amma babu yadda na iya saboda an kawo no ne wurinta da nufin na dinga yi mata aiki tana biya na a duk wata.

"Dalilin fitowar tawa daga gidan da naka aikin a yau shine, matar ta zarge ni da yin amfanin da sabulun wankarta, duk da cewa ban taba mata sabulun ba, ya fada cikin ruwa ne sai ni kuma na ciro na ajiye shi, amma sai ta yi zargin na yi amfani da shi, wanda sakamakon haka ne ta yi ta duka na, ni kuma sai na fito na gudu saboda azabar bugun da na sha."

Zulaihat ta kara da cewa kasancewar ba ta cika fitowa wajen ba a matsayinta bakuwa kuma 'yar aikin gida, hakan ya sa ta bata kuma ba ta san inda za ta je ba, wanda a dalilin kukan da take yi ne sai wasu mutane suka ajiye ta a wurinsu, inda ta zayyana musu duk abubuwan da suka faru da ita.

A yayin da aka tambayi Zulaihat ko daga wane yanki ta fito a Kaduna, ta bayyana cewa "mu 'yan asalin garin Gubuci ne, amma a Tudun Wada muke da zama, ta wajen bayan Masallacin Sheik Dahiru Bauchi. A kusa da Kasuwar Barci.

"Mahaifina mai suna Malam Adamu, wanda ake yi wa lakabi da Ya Hujja, kafin rasuwarsa yana sayar da shayi ne a garin Gubucci, daga baya kuma ni da mahaifiyata mai suna Rahina muka koma Kano da zama, kafin daga bisani kuma muka dawo wajen Masallacin Dahiru Bauchi dake Kaduna da zama. Ina da kannai masu suna Kabiru Bara'atu wadanda mahaifiyarmu daya da su, sai kuma 'yan kishiyar mamana mai suna Rabi, wadda 'yar asalin gaein Ikara ce, masu suna Yakubu da Bariyya.

Zulaihat ta ce an fi sanin gidansu da gidan Maman Nafisa.

Yanzu haka dai Zulaihat ba ta san inda za ta je ba, domin ta mance sunan unguwa da gidan da aka kawo ta aiki. Sannan kuma babu wanda ta sani, sai wadanda suka tsince ga a nan garin Mararraba dake iyakar Abuja da jihar Nassarawa.

Akwai bukatar a yada labarin don gan

Source: http://www.trezzyblog.com/2016/03/this-young-girl-based-in-abuja-cannot.html
dis is child abuse now... Lawless.... Mtcheewwwww...
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by StreetNews: 2:41pm On Mar 02, 2016
will post this on my blog.

1 Like

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Icecomrade: 2:41pm On Mar 02, 2016

Where those Aboki dey? if na Christian girl now, them for steal am happily with their Jazz, take her to Kano and covert her to Islam.

When we trace her to their location, they will do an cangeroo audio where the girl is saying she came to Kano to get married, because she loves Islam

3 Likes

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by ratchy: 2:42pm On Mar 02, 2016
I dey await translation embarassed embarassed
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by macino1(m): 2:45pm On Mar 02, 2016
GodpunishBuhari:


For another forceful marriage and sex... or conversion to Islam by force northerners are evil...

Bsides is that not laveda grin
Hope you got your shield, waiting for your bombardment.

And it was said: fear "North", sorry not. . .lol
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by streetzdreamz(m): 2:46pm On Mar 02, 2016
she is really young,wonder why parents keeps putting their kids in danger,if you can't cater for their needs why give birth to em?? a girl her age should be in school or learning a trade under the protective arm of her mum,I hope a relative or her boss gets to find her,relating this story to ese's,speaks volume,q picture of a scared timid girl,and a defiant stubborn one................and people kept screaming minor as though we all never went through that age.
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by abiolag(m): 2:48pm On Mar 02, 2016
Dis girl need a nanny and don't deserve to b a nanny cos she's too young. D parents should be punish if not yet killed by BH
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by pdpchangeapc(m): 2:50pm On Mar 02, 2016
chimere66:
Her name is Zulaihar Adam. She left Kaduna to serve as a nanny to a family based in Mararrabar, Abuja. She was sent on an errand by her employers but she can’t locate her way back. She does not also know the street  or address of the resident. That is all I can comprehend. If you know her or any member of her family kindly call 07069139120, 07056947154 or 08033634467. For those who read and understand Hausa fluently, kindly interpret. Read what Rariya posted on facebook below;

Bacewar 'Yar Shekara 12 Daga Garin Kaduna Zuwa Abuja

Daga Aliyu Ahmad

Wata yarinya 'yar shekara sha biyu mai suna Zulaihat Adam ta tsinci kanta cikin mawuyacin hali sakamakon kuntata mata da wata mata da aka kai ta aikin gida a wurinta daga garin Kaduna zuwa Mararrabar Abuja da jihar Nassarawa take yi.

A yayin da wakilinmu ya nemi jin ta bakin yarinyar kan musabbabin bacewar tata, Zulaihat ta bayyana cewa "tun farko dama wadda nake yi wa aikin gidan tana kuntata min, amma babu yadda na iya saboda an kawo no ne wurinta da nufin na dinga yi mata aiki tana biya na a duk wata.

"Dalilin fitowar tawa daga gidan da naka aikin a yau shine, matar ta zarge ni da yin amfanin da sabulun wankarta, duk da cewa ban taba mata sabulun ba, ya fada cikin ruwa ne sai ni kuma na ciro na ajiye shi, amma sai ta yi zargin na yi amfani da shi, wanda sakamakon haka ne ta yi ta duka na, ni kuma sai na fito na gudu saboda azabar bugun da na sha."

Zulaihat ta kara da cewa kasancewar ba ta cika fitowa wajen ba a matsayinta bakuwa kuma 'yar aikin gida, hakan ya sa ta bata kuma ba ta san inda za ta je ba, wanda a dalilin kukan da take yi ne sai wasu mutane suka ajiye ta a wurinsu, inda ta zayyana musu duk abubuwan da suka faru da ita.

A yayin da aka tambayi Zulaihat ko daga wane yanki ta fito a Kaduna, ta bayyana cewa "mu 'yan asalin garin Gubuci ne, amma a Tudun Wada muke da zama, ta wajen bayan Masallacin Sheik Dahiru Bauchi. A kusa da Kasuwar Barci.

"Mahaifina mai suna Malam Adamu, wanda ake yi wa lakabi da Ya Hujja, kafin rasuwarsa yana sayar da shayi ne a garin Gubucci, daga baya kuma ni da mahaifiyata mai suna Rahina muka koma Kano da zama, kafin daga bisani kuma muka dawo wajen Masallacin Dahiru Bauchi dake Kaduna da zama. Ina da kannai masu suna Kabiru Bara'atu wadanda mahaifiyarmu daya da su, sai kuma 'yan kishiyar mamana mai suna Rabi, wadda 'yar asalin gaein Ikara ce, masu suna Yakubu da Bariyya.

Zulaihat ta ce an fi sanin gidansu da gidan Maman Nafisa.

Yanzu haka dai Zulaihat ba ta san inda za ta je ba, domin ta mance sunan unguwa da gidan da aka kawo ta aiki. Sannan kuma babu wanda ta sani, sai wadanda suka tsince ga a nan garin Mararraba dake iyakar Abuja da jihar Nassarawa.

Akwai bukatar a yada labarin don gan

Source: http://www.trezzyblog.com/2016/03/this-young-girl-based-in-abuja-cannot.html
Its almost two hours this has been posted. Does it mean Hausa's are very few on NL cos nobody has come up to interprete this. No wonder......
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by GodpunishBuhari: 2:50pm On Mar 02, 2016
macino1:

Hope you got your shield, waiting for your bombardment.

And it was said: fear "North", sorry not. . .lol

They all paedophiles I don't care

2 Likes 1 Share

Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by Eyepencil: 2:55pm On Mar 02, 2016
Tunami:
take her to the emir of kano, i think she will be more safer there.
.

That peadophile? angry
Re: Girl In Abuja Cannot Locate Her Home & Parents(Pics) by afolayangs(m): 2:57pm On Mar 02, 2016
i used google translator. see meaning as below:

Ali Ahmad

One-year-old girl named twelve Zulaihat Adam found itself in a difficult situation resulting restricted women and a woman was with her homework from Kaduna to Abuja parting Nassarawa state title.

When the reporter asked for the comments of the girl on the causes of the disappearance of her, Zulaihat said that "right from the beginning that I do house work is restricted to me, but there was no way I can because it brought no location means sends her work is paid every month.

"The purpose of the issue of mine from your house today is, my wife accused me of using bathrooms servants, I know, all that I had her servants, I know, fall into the water, and I blasted place, but alleged use it, the result is all, and I out of the running for the punishment of speed and drink. "

Zulaihat added presence filled out as guest daughter homework, so she does not know where to go, which is why the cry that some people place with them, where she designed them all the things that have happened to her.

When asked Zulaihat or from which region comes in Kaduna, said that "our indigenous town dial, but in Tudun Wada we have become, by the Mosque Sheikh Bauchi. Market near Sleep.

"My father, Mr. Adam, who had been nicknamed Proof, before his death, was selling tea in town Gubucci, then me and my mother named Sher we returned to Kano, later we returned to the Sacred Bauchi in Kaduna. I Un N Bara'atu mother, and a few opposite my mother named Rabi, which gaein identity Ikara, Jacob Bariyya.

Zulaihat been known home house Maman Nafisa.

Now Zulaihat not know where to go, because she forgot the name of the neighborhood and the house was to work. And no one knows, who picked up a city crossing of border Abuja and Nassarawa State.

chimere66:
Her name is Zulaihar Adam. She left Kaduna to serve as a nanny to a family based in Mararrabar, Abuja. She was sent on an errand by her employers but she can’t locate her way back. She does not also know the street  or address of the resident. That is all I can comprehend. If you know her or any member of her family kindly call 07069139120, 07056947154 or 08033634467. For those who read and understand Hausa fluently, kindly interpret. Read what Rariya posted on facebook below;

Bacewar 'Yar Shekara 12 Daga Garin Kaduna Zuwa Abuja

Daga Aliyu Ahmad

Wata yarinya 'yar shekara sha biyu mai suna Zulaihat Adam ta tsinci kanta cikin mawuyacin hali sakamakon kuntata mata da wata mata da aka kai ta aikin gida a wurinta daga garin Kaduna zuwa Mararrabar Abuja da jihar Nassarawa take yi.

A yayin da wakilinmu ya nemi jin ta bakin yarinyar kan musabbabin bacewar tata, Zulaihat ta bayyana cewa "tun farko dama wadda nake yi wa aikin gidan tana kuntata min, amma babu yadda na iya saboda an kawo no ne wurinta da nufin na dinga yi mata aiki tana biya na a duk wata.

"Dalilin fitowar tawa daga gidan da naka aikin a yau shine, matar ta zarge ni da yin amfanin da sabulun wankarta, duk da cewa ban taba mata sabulun ba, ya fada cikin ruwa ne sai ni kuma na ciro na ajiye shi, amma sai ta yi zargin na yi amfani da shi, wanda sakamakon haka ne ta yi ta duka na, ni kuma sai na fito na gudu saboda azabar bugun da na sha."

Zulaihat ta kara da cewa kasancewar ba ta cika fitowa wajen ba a matsayinta bakuwa kuma 'yar aikin gida, hakan ya sa ta bata kuma ba ta san inda za ta je ba, wanda a dalilin kukan da take yi ne sai wasu mutane suka ajiye ta a wurinsu, inda ta zayyana musu duk abubuwan da suka faru da ita.

A yayin da aka tambayi Zulaihat ko daga wane yanki ta fito a Kaduna, ta bayyana cewa "mu 'yan asalin garin Gubuci ne, amma a Tudun Wada muke da zama, ta wajen bayan Masallacin Sheik Dahiru Bauchi. A kusa da Kasuwar Barci.

"Mahaifina mai suna Malam Adamu, wanda ake yi wa lakabi da Ya Hujja, kafin rasuwarsa yana sayar da shayi ne a garin Gubucci, daga baya kuma ni da mahaifiyata mai suna Rahina muka koma Kano da zama, kafin daga bisani kuma muka dawo wajen Masallacin Dahiru Bauchi dake Kaduna da zama. Ina da kannai masu suna Kabiru Bara'atu wadanda mahaifiyarmu daya da su, sai kuma 'yan kishiyar mamana mai suna Rabi, wadda 'yar asalin gaein Ikara ce, masu suna Yakubu da Bariyya.

Zulaihat ta ce an fi sanin gidansu da gidan Maman Nafisa.

Yanzu haka dai Zulaihat ba ta san inda za ta je ba, domin ta mance sunan unguwa da gidan da aka kawo ta aiki. Sannan kuma babu wanda ta sani, sai wadanda suka tsince ga a nan garin Mararraba dake iyakar Abuja da jihar Nassarawa.

Akwai bukatar a yada labarin don gan

Source: http://www.trezzyblog.com/2016/03/this-young-girl-based-in-abuja-cannot.html

(1) (2) (Reply)

Nigerian Man Celebrates As He Becomes A Father After 8 Years Of Waiting / Should I Get My Brother's Wife Arrested, After His Demise? / Esan/ishan Names

(Go Up)

Sections: politics (1) business autos (1) jobs (1) career education (1) romance computers phones travel sports fashion health
religion celebs tv-movies music-radio literature webmasters programming techmarket

Links: (1) (2) (3) (4) (5) (6) (7) (8) (9) (10)

Nairaland - Copyright © 2005 - 2024 Oluwaseun Osewa. All rights reserved. See How To Advertise. 62
Disclaimer: Every Nairaland member is solely responsible for anything that he/she posts or uploads on Nairaland.