Chitumu's Posts
Nairaland Forum › Chitumu's Profile › Chitumu's Posts
1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 (of 12 pages)
i am a fulani. I know i am not going to judge my brother hastly i want to be fair to all first. I have seen the pic of the victim and i condem this barbaric in totality. Can i see the pic of the destroyed plantain farm pls? |
very good idea. Any pic or post or comment that has exceeded 10 yes 10! dislikes should automaticaly delete itself this way we would get rid of immature and small kids especialy d wailing wailers. Sumbody shud help me contact zuckerberg. Seun must apply d idea o. |
vedaxcool:agreed |
phransix147:u lucky to have fast runnin inpulse. U wont escape next time. |
pdp and wailling. Lollest. It seem barcanista is in d hospital bed. What else happen to him pls? |
ijustdey:u forgot to add "stealing is not corruption" that word alone make him a thief and a liar. |
picture of fulanimen killing emisaries or i dont believe |
DSS arrests 14-year-old B’Haram spy at Abuja airport AUGUST 29, 2015 : ADELANI ADEPEGBA, ABUJA Leave a Comment A plot by the Boko Haram sect to bomb the Nnamdi Azikiwe International Airport, Abuja, has been uncovered by the Department of State Services. The agency said it had foiled the plot, involving a spying network at the airport, by unmasking the brains behind the act. Following the development, the service has stepped security at all airports across the country to frustrate other criminal plots and protect lives and property. The DSS, in a statement on Saturday by an official, Tony Opuiyo, stated that it apprehended a 14-year-old boy from Kogi State, Sulaiymon Abdulrahman (a.k.a Sunday Ajayi), who was caught monitoring travellers’ movement, including passenger screening, boarding procedures and other processes in the departure and arrival halls. It explained that on August 24, 2015, the agency, in liaison with NAIA aviation security, arrested Abdulrahman, who confessed that he infiltrated the airport with the assistance of one Dauda Sadiq (a.k.a Peter), who is presently at large. According to the service, Abdulrahman revealed that Sadiq directed him to spy on the installation and pass to him information in respect of travellers’ movement, boarding procedures and other processes at the airport. “With this knowledge, the service is working closely with major aviation stakeholders, especially the Aviation Security Department, to forestall any possible attack and to ensure adequate security at the airports. “This is aside other measures which have been put in place to ensure protection of lives and property across the country,” the DSS stated. source http://www.punchng.com/news/dss-arrests-14-year-old-bharam-spy-at-abuja-airport/ |
ladyF:no its not Lady F dis time its fremanam then taylor. Pls scroll up |
Krucifax:nonsense let see the appointment starting frm 2010 or 2011 u mentioned some last minute appointment. gej did that thinking he will win second term. |
SeverusSnape:u are a fool to have blvd d poster above u. Sardauna neva said that. |
pic or... |
I didnt see pastor bling bling oritsjeafor here. Why? |
Sirlancelot:u saw it while the maiming was going on? I knew u were coward indeed. What prevent u from saving that preg women is only after u retreated to ur comfort zone and start spewing ur stupidity. As far as coward soldier like u was present and did nothing that make u a coward, idiot and hypocrite. Didnt u have phone during ur 3 year there show us d pic or quote a news paper ur bloody hypocrite. |
nwaanambra1:i know u will be the first to complain when the fulanis create their own militias too, idiot |
Sirlancelot:u claimed to have worked soldier. The ethic of army was neutrality. U taking side and even call fulani a bastard mean u have neva been in the army. bastard! |
Immanueladebol:biafran pls stop dreaming. The best thing is to make peace dru tolerance and understanding. Proudly fulani. |
first of all if you are sigle try relocating close to ur work place find an accomodation that u believe ur money can pay. |
Austindark:i thin the teacher will be buried in a classroom like coffin. |
Akwai mata mai tsoron Allah
Bata nufin kowa da mugunta Akwai wata ga barna ga gyara Gata da saukin kai ga cuta Sai ta ukunsu gadangama kenan Bata nufin gyara sai cuta Bata nufin hairi ga mijinta Baga kiyoshi,ba ga makwabta Bata nufin gyara sai barna Sai duk safe ta cuci mijinta Ya tafi office kokuma kanti Bata kara zama dakinta In mai noma ne ko zage Ya tafi gona, zaure za ta Tana nema taga masu wucewa Wai ita dai suga kyan fuskarta In taga sunki shiga harkarta Sai kaji tace zata makwabta Kaji irin halayen mata Munana,manyan, makwadaita In mace bata da kunya barta Kama da miya,in ba gishirinta In mace bata raga maka barta Daina nufinta kabar sha'awarta In mace ta zama bata ragama Ko ka sota, kana kuma kinta In mace, shashanci ya gameta Ba mai kara ganin kirkinta Bata nufin Allah da Ma'aiki Sai bidi'a ita ke ka gunta Taji ana Biko tai mika Sai kaji tace Biko zata Ba dangin iya babu na Baba Ko kace ta bari, can zata Wannan mace,ba mace ce ba Dai na nufinta kabar sha'awarta Natsuwa itace mace,ko yar wace In kaga ba natsuwa,ka bajeta Kasan mata sun iya karya Sun iya yadda suke shirgata Ba duk mace ke son addini ba Nufinsu a basu kudi, su bukata Matar da ta zam bata san Allah ba Ba ta kara zama dakinta Sai ta fito a tashar Takatale Sai tai batsa gaban kanwarta In kace mata, wance ki lura Baka hana ni bugun cinyata Babu ruwanta da kunya faufau Ga Ashar, ko ciwake yana kunyarta Sanarwata itace ga mazaje Kar a yawaita kwadai, a takaita Aure ba abu ne ba na wasa Bar neman kyau, nemi nagarta Ni nasan mace, komi kyaunta Indai babu hali da nagarta Kana sha'awarta, kana kuma sonta Badan Allah ba kana kyale ta Don haka, tun farko ka tsaya tsaf! Kai nazari da irin halinta In mace ta zama, shagiri girbau Ko ka aureta, baka iyata. Kun ji mazaje, kar ku kiya man Ku lura da duk farkon maganata Akwai mata na nan su shidda Zo kusa inna fada ka jimilta Akwai dibgau! Mai dibge mijinta Ba ta jira ga fada shi taya ta Danbago, mai zurfin tumbi Ba ta takowa sai ta cikinta Sai shirwa ita dai tayi fige Kan ta shigo daki sai ta sata Ratata, sarkin magana ce Tun daga nesa, kana jin kanta In maganar mace tayi yawa, kaji Tun daga nesa, kana jin kanta Wannan mata, tayi hasara Sai a nada mata sarki wauta Sai Malali, ita dai tayi kwance Ta ki ta tashi, ta nemi na kanta Ba ta kadi, kuma bata sanaá Sai na mijinta, ya bata, ta sata Sai ta cikon shida, mai mulkin kai Ba mai sa ta, bare shi hana ta Aure ne, ni nis sa kaina In ka matsa mani, in tafiyata To shida ta cika ban kara ba Akwai saura, amma na takaita Akwai saura, amma na kaita Ka shaida akwai mata masu kazanta In mace ta zam bata da tsafta wannan kam, ta cuci mijinta Yin tsafta, ta jiki da tufafi Shine ke hana yadon cuta Wadda ta zam, bata wanke tufa ba Shike shaida, anga kazanta Zani tuna muku in kun manta Kashedi, da mata masu kazanta Sun gaza wanke tufa da tukwane Sun ki kula da abinci su kyauta Ta gaza share cikin dakinta Balle na mijinta, bale fuskatta Kun ji isharata ku kiyaye Ku lura da duk farkon maganata Akwai barna ga mazaje Zamu fada musu, don su raga ta Wadansu maza dauka da ajewa Sun dauko mace, sai su aje ta Ba laifin tsaye, babu na zaune Sai kaga basu zuwa dakinta Ran aikinta ba zai fara'a ba Ko magana tai, bashi kulawa Duk namijin da ya dau kwanan wata In ya hana mata, don bai son ta Yaki batun Allah da maáiki ya kashe kansa, saboda mugunta Mata gunku amanar Allah ce Don Allah maza ku rike ta In mace tai maka laifi daure Sai ka tuna, ai kai ka aje ta Su mata halinsu mugunta Sai dai-dai ke, basu da keta Macce, mijinta ko sarki ne bata yaba masa, sai in bata Macce mijinta ko malam ne Bata yabonsa tace da nagarta Tana iya cewa miji mataulaci Koda yayi kudin Dantata Su ka bugu su riga kai kara Ba ai magana ba su je su tsirata Macce tana shiryawa mijinta Karya, don ya bari tayi cuta Tâce mashi zata gidan kanwarta Ko kuma zata ta gaida uwaye Ta fita, ta samu ta sulale Ta shiga yawo santa-santa Ba ta gidan iya, bata na Baba Kaji nufinta ta sheke ayarta Don haka mata, ba'a iya musu In kaji sun magana ka aje ta Kowace mata na da halinta Wadansu da kyau, wasu ko da mugunta Wata in suka fara fada da mijinta Sai ta rike shi, tace ya kasheta In kuma yaki ta kama tufarsa Ace ta sake shi, tace ya kasheta Ko kuma yanzu ka bani takarda In kuma ka ban in ketata In kuma kace anshi takardar Sai kaji tace, bani riketa Ita dai sababi ta ka so ta aza mai Indai yace bashi sakinta In ka hada ta da Allah sannan Tafi matsa maka don tsiwarta Kai kuma gaka kana jin kunya Ga shari'a ka zage ka kasheta Don haka sai kowa yayi sannu Ya nemi hali mai kyau da nagarta Ba'a sayan mota don kyanta Sai kaya, da gudu, da nagarta To haka ne mace, komi kyaunta. Indai babu hali da nagarta Kamar mota take komi kyaunta Indai ba tafiya, bari sonta Kyan ladabin mace tai wa mijinta In taki ya mishi, ta kashe kanta Kui ladabi mata ku kiyaye aure ba'a gama shi da bauta In mace tai ladabi ta kiyaye Allah sarki, shi ka biyanta Ku mata ku jiya, ku kiyaye In kuma kun ki, kui mahukunta Ran mutuwa, da gamo, da kasawa Sai a tuna maka, in ka mance In mace tabi mijinta da gaske Tayi hakuri ta tsaya dakinta Bata ganin wani banda mijinta Allah zai mata, babbar kyauta Miji babban abune bi mjinki Dai na ganin waccan da mijinta Bishi, ki so shi, ki bar raina shi Ko shine sarkin matalauta Don ki sani Allah ya aza mai Shi aza masi, shi zai kyauta Shi abu duk aikin Allah ne Allah shike bada wadata Ya kasa bayi fanni-fanni Shi yai ma'azurta, yai matalauta In niyyarki gudun matalauta Sai ya so sannan ki wadata Shi Allah ba ai masa wayo Yanda yaso, haka za shi hukunta Ki hakuri ki tsaya ga mijinki In ya wadatu, sai ki wadata |
Titto93:its an optional just like CRK. |
Nitefury:Lol. U dont have to relocate. start with d fulani-yoruba mix. U can start with jebba, ilorin and gradualy to katsina kebbi bauchi adamawa etc. As for d religious. Saudi arabia is not 100% muslim so are fulani. I can refer u to #pretty050 she probaly has a fulani frnds who are christian. |
flyca:yes o. These wealthy people sef dem think they are doin a favour to their children or future descendant by being greedy. What if suddenly d other family member whome u hate become richer and started hating ur own family, kid and future descentant? I advise rich kinsmen or clan member to invest in peace, love and generousity for d sake of their family, children and future descendant instead of pride. |
Nitefury:its true fulani dont fight over land. I just dont understand my own dad's case. Naturaly a fulani has d urge to protect his territory from intruder or tresspasser even if its his kinsmen. I think my own dad case is greed or megalomania. As for ur question on fulani marryin outside her tribe. Ofcourse they do. We already have it up north. Hausa-fulani, nupe-fulani, yoruba-fulani, tiv-fulani etc but i am sory to tell u it will be hard marryin a fulani girl unless u live with them for very long period just to gain their trust. Generaly fulani dont approve unfriendly tribe. Thats why its difficult or impossible for igbos to get fulani wife. Be very friendy tolerant and ready to intergrate urself in their culture. U will be feeling like a king afterward when u finaly get the girl. |
freecocoa:yeah but u will need to go and study the difference between kinsmen and ethnic group pls. |
freecocoa:no am not am from kebbi. I am fulani |
freecocoa:i didnt get u. |