Kagarko's Posts
Nairaland Forum › Kagarko's Profile › Kagarko's Posts
1 2 3 4 5 6 7 8 ... 21 22 23 24 25 26 27 28 29 (of 47 pages)
Form is on line and still on to be closed soon. Iam 14/15 msc candidate and we are in second semester we are done with first semester. wish you luck. |
okay. Wise decision PMB/PYO. God bless Nigeria and Nigerians |
Okay |
Naijiant:K. And so what? It doesn't change the fact that he will be Nigeria's President till 2023 |
Masha Allah. Jazakumullah bil Jannah. May Allah make it easy for us accept all our acts of Ibadaats forgive our shortcomings. Amin. |
For God's sake this guy leaves office since 2003 and since then this case has been on. I wonder what the Judiciary is doing. PDP egoats oya. Kogi sai Audu. |
What a waste! Anyway That is what happens when you die and leave behind children like Seun and Femi. Yaa Allah May we die not except in a state that is most preferred by you. Amin. |
PDP senators lossin their sits anyhow! No wonder all of them have been behaving well since the ministerial confirmation started God bless Nigeria and Nigerians. |
THATS IS GUY SO CALM AND FOCUSED. NOTHING DO YOU |
Goddex:Wailers will always want to wail even on clumpsy things not even considered to be issues. For God‘s sake he is a graduate. 8 years as speaker and 8 years as governor is more than qualification to be minister. Rt. Hon. Amaechi could pls take a bow? |
Better for Saraki. Jagaban no be your mate! |
The formatting is really poor. Anyway congratulations to him. May all the experiences come to bear in his new appointments. God Bless Nigeria and Nigerians. |
No evil planned against the lion of ubioma shall prosper! Nobody dares the lion‘s dane. 8 years as speaker 8 years as governor is more than enough qualification. Rt Hon C. R. Amaechi just take a bow and go. The iiiiiiiiiiiiiiiiiis have it. Very soon he shall become the PRESIDENT of Niger Delta. Hadi Sirika for FCT. |
No evil planned against the lion of ubioma shall prosper! Nobody dares the lion‘s dane. 8 years as speaker 8 years as governor is more than enough qualification. Rt Hon C. R. Amaechi just take a bow and go. The iiiiiiiiiiiiiiiiiis have it. Very soon he shall become the PRESIDENT of Niger Delta. Hadi Sirika for FCT. |
NLC president don talk say Niger Delta Millitants should be on the watch list of Nigerian Military. That can‘t be connected to BH Boys. |
This Dude is lying!!! The Terrorists don't have time for people like you. They dont threaten they act..... As for your conversion you have missed the lane (ie u have derailed) Anyway read the bible very well with good understanding and try as much as possible to practice whatever it teaches you. I bet you will run back to ISLAM AS THE ONLY TRUE RELIGION. May God (ALLAH) Open Your Heart for good guidance. |
Nice and Great This government is working Nobody cares about the wailing of the wailers. God Bless Nigeria and Nigerians. |
Nice and Great This government is working Nobody cares about the wailing of the wailers. God Bless Nigeria and Nigerians. |
Atlantian:I think you are the most confused if you can‘t feel the change. Or better put let the wailing wailers wail. Meanwhile, light has improved in my area. When corruption is fought to a stand still definately, nig will be good. |
klem93:God bless Nigeria and Nigerians. May the soul of the former deputy governor RIPP. AMIN YAA RABBIL AALAMIN. |
Maalam Why? It's like You are always on the other side. But There is no way PMB will forget about fighting corruption. Even if the corruption fights back we have enough shock absorbers to withstand the heat. Your fear i believe is just because of the way corruption is fighting back with bomb blast. NLC President comrade Ayyuba Wabba call for investigating the so called militants from Niger delta they could be responsible for the blasts just to picture Nigeria not a safe heaven for investors. The multiplier effect is to equally show that government is not achieving or recording any success. God pass them and Nigeria must be free. God bless Nigeria and Nigerians. |
Think in multi-dimensional way. On 1st Oct. One Chima Okoro tweeted on his twitter @ Chimaokoro63 the following: "I pray for Nigeria: their will be Bomb blast in Abuja and Lagos, boko haram is going to attack and kill Nigeria police_army_and_Navy Amen". He tweeted the above tweet 28 times on his timeline, and suddenly there was multiple bomb blasts in # Abuja (Kuje) last night, am i "Conspiracy Theorist" ? when the witch cries at night and the child die the next morning who killed the child? The witch off course!
|
successinlife:Regret or not does not change the fact that people died as a result of his action. Terrorism is Terrorism even as been perpetrated by Adolf Hitler. No amount of Decoration will ever change a monkey from been a monkey. |
Let's not forget the message sent to President Buhari and Nigerians by anti-corruption brigades via "men of God" in the person of #Kukah and his cohorts that corruption will fight back, don't be naive to think that corruption will not fight bullets and bombs to stop the corruption crusade. Corruption will fight back, and it has just started, to refresh our minds, let's ponder why should there be multiple bomb blasts in Maiduguri and Abuja the very day the arrest of a co-president was announced in London, sorry for being conspiratorial but that's how alert and sensitive we became in a country where service chiefs (former) were part of conspiracy in the prolongation of terrorism for personal aggrandisement. Was the Abuja (Kuje) bomb blast a warning from the "goats" to the corruption crusaders that they will fight back, was it a notification of war they decided to start in order to survive the corruption crusade, do you think the "goats" and their foot-soldiers are so lame, tame and meek that they will allow themselves to be arrested, bundled to unsawllowed the eaten "yams" and jailed, definately they will not trying fighting and to me, they have just fired the first shot last night at Kuje, call me "conspiracy theorist", it is an honour. |
Republlican:Ready to help her feed fat on the proceeds of the corruption. ........People should only fear the consequences of their actions. ...........Stealing is now corruption. To Be Forewarned Is To Be Forearmed. Behold A New Sheriff Is In Town! |
successinlife:Lack of COMMON SENSE is a disease woo! What is good for the goose is equally good for the gander. |
Nice. The trial has just began. That awkward moment when MASU GUDU SU GUDU. People should not fear anything from me but should fear the consequences of their actions. |
INTROVERT:What else do you want? Meanwhile, People should not fear anything from me but they should fear the consequences of their actions. That's nice. God bless Nigeria and Nigerians. |
omooba969:I see. So Adolf Hitler was a Muslim. |
yemaldo:We don't have Arabs but we have people who cannot read English text but can only read Arabic text. So my brother in faith it does make sense returning the Arabic text. Else we would ask for the removal of CROSS SIGN IN OUR HOSPITALS. |
Daga Shehin Malamin Sunnah Sheik Dr. Abdullah
Usman Gadon Kaya
Dan Allah Ka Daure Ka Karanta, Ka Kuma Turama
Wasu Suma Su Karu
MUTUWAR SHAHADAR ALHAZAI A WAJEN JIFA
DA MAKIRCIN YAN SHIAH (IRAN) Alallh ya mana
magininsu da karnukan su.
@ Wajibi ne mu zamo masu Taka tsantsan akan
fadin maganganu da yada jita, jita, da cin mutunci
da kuma kage ga Hukumomin Saudiyya! Akan
wannan sha, ani, Mu sani cewa duk abin da muka
fada Allah zai tambaye mu.( ﻣﺎ ﻳﻠﻔﻆ ﻣﻦ ﻗﻮﻝ ﺇﻻ
ﻟﺪﻳﻪ ﺭﻗﻴﺐ ﻋﺘﻴﺪ )
@ Ina jiye mana Tsoron mu wayi gari muna yiwa
yan shi, ah aiki , bamu sani ba ko kuma mun
sani. A wannan Harkar , wallahi mutum zai wayi
gari ya zama Karen Farautar Iran da shiah duka ,
bai farga ba. A duk Duniya ba wadanda suka fara
fitowa suna Tsinuwa da Batanci ga Kasar
Saudiyya akan wannan lamari na mutuwar
Alhazan nan sai yanshi, ah, su kuma suna yi ne
don Siyasar su da Gina Aqidar su ta Shianci da
take Tsananin Fada da Sunnah.
@ Duk mai hankali da tunani yasan irin jarimin
kokarin da hukumar Saudiyya take yi shekaru da
Dama , wajen Taimakawa duniyar musulunci da
kai taimakon agaji na Gaggawa ga kasashen
musulmi Talakawa da Taimakawa Daliban ilmi ,
da Kyautata rayuwar Alhazai , da kashe Makudan
Dalolin kudi don Gina Haramaini, na Makka da
Madina, , a duk Duniya babu babban wuri da
yakai tsadar Haramaini, Duk Duniya babu wata
Qasar da ta isa tayi wannan in ba saudiyyar ba,!
AMMA DUK DA HAKA BAZA, A JINJINA MUSU BA
DA KUMA YI MUSU ADDUAR DAUWMA A CIKIN
NI, IMA, SAI WANNAN ABU YA FARU , MUTANE
BA TARE DA BINCIKKE NA ADALCI BA , SU KAMA
SUKA GA SAUDIYYA , SUNA GOYON BAYAN YAN
SHIAH ?? SUBHANALLAH!!! Babu Alunci daya
wuce wannan! Ku tuna fa kwanan nan suka zuba
makudan kudi Naira milion 60 na Diyya ga dukkan
alhajin daya mutu a Ahrami, akan abin da ma ba
laifin su bane Allah ne kawai ya kawo, Ko Ameri
report da suka bayar sun wanke saudiyya sunce
is Natural deserter ne kawai.
@ Yan shia sune musabbabin Hallaka Alhazai a
wannan Hatsari, bayan bincike mai zurfi da na
gabatar daga kasa mai Tsarki da kuma nan gida
Nigeria, da kuma sauran Alhazi da abin ya faru a
gaban su, ya tabbata cewa , daman kasar
Saudiyya suna da security Report cewa akwai
yiwuwar yan shiah bana zasu tada wata babbar
Tarzoma a Minna, don haka hukuma ta saka
musu kakkarfan tsaro a Hemomin su da sojoji,
kuma aka kaiyade musu lokacin da zasu tafi jifa,
kada su cakuda da mutane, don gudun Makircin
su, amma kash!!! Suka karya wannan Doka suka
fita a lokacin da aka hana su, sannan suka fi
karfin jamian Tsaron suka wuce sukayi jifan su,
sannan suka dawo ta hanyar da ba, a dawowa
don mugun nufi ga Al, umma, wannan ya sabbaba
mutuwarjama, a da dama harma da tasu jama,
ar. WANAN BAYANI HAKA GIDAN TALVITION NA
AL ARABIYYA SUKA TABBATAR A JIYA, KOWA
YAJI A DUNIYA.
@ Ana ta yada cewa Hukumomin Saudiyya sun
rufe hanyoyi, to don Allah ya kamata mu tambayi
kanmu meye ribar da hukumomin Zasuci don sun
rufe hanyoyi Alhazai sun mutu? Haba jama, a ?
Ya kamata Mu zurfaf tunani, duk hanyar da aka
rufe ta anyi haka ne don sama wa Alhazai saukin
Gudanar da aiki ba wai don a cutar dasu ba sam!!
@ Abun Bakin ciki wai har wani ya bude baki
yace , a kwace Gudanar da aikin Hajji daga
hannun Saudiya a maida shi international issue!!!
Allah ya saukake, yanzu wace kasa ce ake ganin
ta isa tayi wannan Hidimar da akeyi wa Alhazai a
duk Duniya in ba saudiyya ba? Mu daina
yaudaran kanmu da abin da Kasar iran take
yadawa na farfagandar cin mutuncin sunnah da
Musulmi gaba daya. NEMA AKEYI AYI ZAGON
KASA AKAN HARKAR AIKIN HAJJIN GABA DAYA,.
kai kuma baka lura ba za, ayi amfani dakai a
cimma wannan majufa mummuna.
@ Rubutun dawani mutum yayi a Daily trust ta
jumuar da ta gabata, sam! ba akan hanya yake
ba, akwai son zuciya da neman bata wassu da
gina iyayen gidan sa yan shiah, sanin da yawa
daman wannna mutumin kasurgumin dan Shiah
ne, kullum rubutun sa na Ranar jumua a Daily
Trust, yana nuna haka, matukar yana alaka da
addini, shiah kuwa ba yanda zasuyi su kaunaci
saudiya, shi yasa baza ka taba ganinsa yayi
rubutu yana yabon sunnah ba sam!! Ya kamata
Jaridar Daily Trust ta dakatarda saka rubutun
wannnan mutumin don kuwa yana Tallata Akidar
sa ne kawai a cikin jaridar, in kuma Dailytrust din
ta zama ta yan shiah ne to a mana bayani!!!
@ A takaice ya jama, a Wajibi ne muyi taka
tsantsan da dora laifi kai tsaye ga hukumar
saudiyya akan wannan hatsari da ya faru,
wadannan mutane wallahi alherin su yafi sharrin
su, kowa yasan hakan sai dai son zuciya, wanann
Hatsari mafi rinjayen wanda suka sabbab shi yan
shia ne, dama suna da muguwar niyya da Gilli
akan saudiya, shekara guda sukayi bana basu
shiga saudiyya ba, saboda suna cike da Haushin
fadan saudiyya da yamen, yanzu bari su shiga su
Hargitsa al, amurra. Ya Allah kai mana maganin
su amin.
★ALLAH YAJIKAN DUKKAN ALHAZAN MU DA
SUKA RASU ALLAH YA KARBI SHAHADAR SU
AMIN, MARASA LAFIYAN SU ALLAH YA DAGA
KADADAR SU, WANDA SUKA BATA ALLAH YA
BAIYANA SU.
★KASAR SAUDIYYA KUMA ALLAH YA SAKA MUSU
DA ALHERI AKAN HIDIMAR DA SUKE YIWA
ALHAZAI DA DUKKAN MUSULMIN DUNIYA, DA
KUMA GINA MASALLATAN HARAMAINI GUDA
BIYU, WANNAN IBTILA, I DA YA SAME SU BANA
KUMA ALLAH YA SA KAFFARA NE GARE MU GABA
DAYA, YA KUMA KARA MUSU FASAHA DA BASIRA
AKAN GUDANAR DA WANNAN HARKA TA
ALHAZAI, YAYI RIKO DA HANNUNSU AMIN.
★ YAN SHIAH KUMA DA SUKA YADA WANNAN
SHARRI ALLAH YA KUNYATA SU YA MAYAR
MUSU DA MAKIRCIN SU KANSU AMEEEN. |
ameynuJR:Nice |
1 2 3 4 5 6 7 8 ... 21 22 23 24 25 26 27 28 29 (of 47 pages)
Shoki all the way but you forgot this is change government and corruption is now a crime.
?? SUBHANALLAH!!! Babu Alunci daya
wuce wannan! Ku tuna fa kwanan nan suka zuba
makudan kudi Naira milion 60 na Diyya ga dukkan
alhajin daya mutu a Ahrami, akan abin da ma ba
laifin su bane Allah ne kawai ya kawo, Ko Ameri
report da suka bayar sun wanke saudiyya sunce
is Natural deserter ne kawai.
@ Yan shia sune musabbabin Hallaka Alhazai a
wannan Hatsari, bayan bincike mai zurfi da na
gabatar daga kasa mai Tsarki da kuma nan gida
Nigeria, da kuma sauran Alhazi da abin ya faru a
gaban su, ya tabbata cewa , daman kasar
Saudiyya suna da security Report cewa akwai
yiwuwar yan shiah bana zasu tada wata babbar
Tarzoma a Minna, don haka hukuma ta saka
musu kakkarfan tsaro a Hemomin su da sojoji,
kuma aka kaiyade musu lokacin da zasu tafi jifa,
kada su cakuda da mutane, don gudun Makircin
su, amma kash!!! Suka karya wannan Doka suka
fita a lokacin da aka hana su, sannan suka fi
karfin jamian Tsaron suka wuce sukayi jifan su,
sannan suka dawo ta hanyar da ba, a dawowa
don mugun nufi ga Al, umma, wannan ya sabbaba
mutuwarjama, a da dama harma da tasu jama,
ar. WANAN BAYANI HAKA GIDAN TALVITION NA
AL ARABIYYA SUKA TABBATAR A JIYA, KOWA
YAJI A DUNIYA.
@ Ana ta yada cewa Hukumomin Saudiyya sun
rufe hanyoyi, to don Allah ya kamata mu tambayi
kanmu meye ribar da hukumomin Zasuci don sun
rufe hanyoyi Alhazai sun mutu? Haba jama, a ?
Ya kamata Mu zurfaf tunani, duk hanyar da aka
rufe ta anyi haka ne don sama wa Alhazai saukin
Gudanar da aiki ba wai don a cutar dasu ba sam!!
@ Abun Bakin ciki wai har wani ya bude baki
yace , a kwace Gudanar da aikin Hajji daga
hannun Saudiya a maida shi international issue!!!
Allah ya saukake, yanzu wace kasa ce ake ganin
ta isa tayi wannan Hidimar da akeyi wa Alhazai a
duk Duniya in ba saudiyya ba? Mu daina
yaudaran kanmu da abin da Kasar iran take
yadawa na farfagandar cin mutuncin sunnah da
Musulmi gaba daya. NEMA AKEYI AYI ZAGON
KASA AKAN HARKAR AIKIN HAJJIN GABA DAYA,.
kai kuma baka lura ba za, ayi amfani dakai a
cimma wannan majufa mummuna.
@ Rubutun dawani mutum yayi a Daily trust ta
jumuar da ta gabata, sam! ba akan hanya yake
ba, akwai son zuciya da neman bata wassu da
gina iyayen gidan sa yan shiah, sanin da yawa
daman wannna mutumin kasurgumin dan Shiah
ne, kullum rubutun sa na Ranar jumua a Daily
Trust, yana nuna haka, matukar yana alaka da
addini, shiah kuwa ba yanda zasuyi su kaunaci
saudiya, shi yasa baza ka taba ganinsa yayi
rubutu yana yabon sunnah ba sam!! Ya kamata
Jaridar Daily Trust ta dakatarda saka rubutun
wannnan mutumin don kuwa yana Tallata Akidar
sa ne kawai a cikin jaridar, in kuma Dailytrust din
ta zama ta yan shiah ne to a mana bayani!!!
@ A takaice ya jama, a Wajibi ne muyi taka
tsantsan da dora laifi kai tsaye ga hukumar
saudiyya akan wannan hatsari da ya faru,
wadannan mutane wallahi alherin su yafi sharrin
su, kowa yasan hakan sai dai son zuciya, wanann
Hatsari mafi rinjayen wanda suka sabbab shi yan
shia ne, dama suna da muguwar niyya da Gilli
akan saudiya, shekara guda sukayi bana basu
shiga saudiyya ba, saboda suna cike da Haushin
fadan saudiyya da yamen, yanzu bari su shiga su
Hargitsa al, amurra. Ya Allah kai mana maganin
su amin.
★ALLAH YAJIKAN DUKKAN ALHAZAN MU DA
SUKA RASU ALLAH YA KARBI SHAHADAR SU
AMIN, MARASA LAFIYAN SU ALLAH YA DAGA
KADADAR SU, WANDA SUKA BATA ALLAH YA
BAIYANA SU.
★KASAR SAUDIYYA KUMA ALLAH YA SAKA MUSU
DA ALHERI AKAN HIDIMAR DA SUKE YIWA
ALHAZAI DA DUKKAN MUSULMIN DUNIYA, DA
KUMA GINA MASALLATAN HARAMAINI GUDA
BIYU, WANNAN IBTILA, I DA YA SAME SU BANA
KUMA ALLAH YA SA KAFFARA NE GARE MU GABA
DAYA, YA KUMA KARA MUSU FASAHA DA BASIRA
AKAN GUDANAR DA WANNAN HARKA TA
ALHAZAI, YAYI RIKO DA HANNUNSU AMIN.
★ YAN SHIAH KUMA DA SUKA YADA WANNAN
SHARRI ALLAH YA KUNYATA SU YA MAYAR
MUSU DA MAKIRCIN SU KANSU AMEEEN.